[Siyasa]: A na bukatar jagora irin Kwankwaso inji wani babban malami a Arewa - ONLINE NEWS OKZ

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Monday, 11 March 2019

[Siyasa]: A na bukatar jagora irin Kwankwaso inji wani babban malami a Arewa

   

An bayyana cewa, a halin da Arewa ta tsinci kanta a yanzu ta na bukatar jagororin da za a rika saurarar maganarsu kuma a yi aiki da ita kamar tsohon gwamnan jihar Kano kuma sanata mai wakiltar Kano ta Tsakiya, Rabiu Musa Kwankwaso.

Wannan bayanin ya fito ne daga bakin shugaban majalisar malamai ta kasa reshen jihar Kano, Sheikh Ibrahim Khalil, a zantawarsa da wakilinmu a Kano.


No comments:

Post a Comment

Featured post

[Kannywood]: Hafsat Idris 'Yar Kwalisa.

                Tauraruwar fina-finan Hausa, Hafsat Idris kenan a wadannan kayatattun hotunan nata data sha kyau, tubarkallah.

Post Top Ad

Responsive Ads Here